Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Juyin Mulkin Nijar Da Takunkumin ECOWAS A Kasar, Kashi Na Daya - Agusta 08, 2023


Aliyu Mustapha Sokoto
Aliyu Mustapha Sokoto

Shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon ya maida hankali ne kan juyin mulki a Jamhuriyar Nijar da ya wakana kimanin makwanni biyu da suka gabata da kuma takunkumin da ECOWAS ta sanya wa sojojin da su ka yi juyin mulkin.

Saurari shirin a sauti:

TSAKA MAI WUYA: Juyin Mulkin Nijar Da Takunkumin ECOWAS A Kasar, Kashi Na Daya - Agusta 08, 2023
please wait

No media source currently available

0:00 0:13:14 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG