A wannan karon, masu muhawara a shirin sun yi tsokaci kan irin tasirin da addinin dan takara zai iya yi a zaben 2023 da ke tafe.
Washington D.C. —
Shirin Tsaka Mai Wuya na wannan mako, ya kawo muku kashi na hudu ne kan muhawara bisa dalilan da suke sa ake samun ce-ce-ku-ce tsakanin manyan addinai biyu a Najeriya.
Your browser doesn’t support HTML5