TSAKA MAI WUYA: Batun Ko Tsohon Shugaba Mahamadou Issoufou Na Da Hannu A Juyin Mulkin Nijar, Mayu 07, 2024

Aliyu Mustapha shugaban Sashen Hausa na Muryar Amurka, Washington, D.C

A cikin shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon, mun tattauna ne akan juyin mulkin Jamhuriyar Nijar da kuma ko shin tsohon shugaban kasar Mahamadou Issoufou yana da hannu a ciki.

Saurari cikakken shirin da Aliyu Mustapha Sakkwato ya gabatar:

Your browser doesn’t support HTML5

TSAKA MAI WUYA: Batun Ko Tsohon Shugaba Mahamadou Issoufou Na Da Hannu A Juyin Mulkin Nijar, Mayu 07, 2024