Shugaban Nijar Mohamed Bazoum Ya Shaida Mana Dalilin Da Yasa Kasarsa Ta Amince Ta Karbi Sojojin Faransa

Your browser doesn’t support HTML5

Bayan wasu korafe-korafe daga wasu ‘yan kasar, shugaban kasar Nijar, Mohamed Bazoum ya shaidawa Muryar Amurka dalilin da yasa kasarsa ta amince ta karbi sojojin Faransa da ke janyewa daga Mali.

Bayan wasu korafe-korafe daga wasu ‘yan kasar, shugaban kasar Nijar, Mohamed Bazoum ya shaidawa Muryar Amurka dalilin da yasa kasarsa ta amince ta karbi sojojin Faransa da ke janyewa daga Mali.