Shugaba Muhammadu Buhari Ya Rantsar Da Shugaba Da Kwamishinonin INEC

Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya yana gaida sabon shugaban hukumar zabe ta Najeriya mai zaman kanta, INEC, Farfesa Mahmoud Yakubu, jim kadan bayan rantsar da shi a Abuja, a ran litinin 9 Nuwamba, 2015.

Sabon shugaban hukumar zabe ta Najeriya mai zaman kanta, INEC, Farfesa Mahmoud Yakubu, jim kadan bayan rantsar da shi a Abuja, a ran litinin 9 Nuwamba, 2015.

Shugaba Muhammadu Buhari yana gaida kwamishinan INEC na kasa, Adedeji Shoyebi, jim kadan bayan rantsar da shi a Abuja, a ran litinin 9 Nuwamba 2015.

Kwamishinan INEC na kasa, Adedeji Shoyebi, jim kadan bayan rantsar da shi a Abuja, a ran litinin 9 Nuwamba 2015.

Shugaba Muhammadu Buhari yana gaida kwamishinan INEC na kasa, Mohammed Mustapha Lecky, jim kadan bayan rantsar da shi a Abuja, a ran litinin 9 Nuwamba 2015.

Kwamishinan INEC na kasa, Mohammed Mustapha Lecky, jim kadan bayan rantsar da shi a Abuja, a ran litinin 9 Nuwamba 2015.

Shugaba Muhammadu Buhari.

Shugaba Muhammadu Buhari Ya Rantsar Da Shugaba Da Kwamishinonin INEC