Gabanin babban taron Tarayyar Afirka, shugaban Amurka Joe Biden ya ce gwamnatin kasar ta dukufa wajen aiki tare da Tarayyar Afirka domin cimma manufofinsu na samun kyakkyawar rayuwa da makoma.
Shugaba Biden Ya Jaddada Kudurin Amurka na Aiki Tare Da Afirka
Your browser doesn’t support HTML5
Gabanin babban taron Tarayyar Afirka, shugaban Amurka Joe Biden ya ce gwamnatin kasar ta dukufa wajen aiki tare da Tarayyar Afirka domin cimma manufofinsu na samun kyakkyawar rayuwa da makoma.