Shugaba Biden Ya Jaddada Kudurin Amurka na Aiki Tare Da Afirka

Your browser doesn’t support HTML5

Gabanin babban taron Tarayyar Afirka, shugaban Amurka Joe Biden ya ce gwamnatin kasar ta dukufa wajen aiki tare da Tarayyar Afirka domin cimma manufofinsu na samun kyakkyawar rayuwa da makoma.
Gabanin babban taron Tarayyar Afirka, shugaban Amurka Joe Biden ya ce gwamnatin kasar ta dukufa wajen aiki tare da Tarayyar Afirka domin cimma manufofinsu na samun kyakkyawar rayuwa da makoma.