Saudiya Ta Taso Koyar Wasu Maniyyatta ‘Yan Jihar Kano Masu Biza Ta Bogi

Your browser doesn’t support HTML5

A birnin Kano na Najeriya, aikin Hajjin bana ya gamu da kalubale da dama da suka hada da rashin jigilar daruruwan maniyyata da kuma yadda aka taso keyar wasu maniyattan bayan sun isa Saudiya saboda yin amfani da biza ta bogi.