Sarkin Kano ya Ziyarci Mutanen da Harin Bom din Masallaci ya Rutsa Dasu, 30 ga Nuwamba 2014

Sarkin Kano Muhammad Sanusi na biyu, ya ziyarci wadanda harin bom din ranar juma'a, ya rutsa dasu, a asibitin Murtala Muhammad, a Kano, 30 ga Nuwamba 2014.

Sarkin Kano Muhammad Sanusi na biyu, ya ziyarci wadanda harin bom din ranar juma'a, ya rutsa dasu, a asibitin Murtala Muhammad, a Kano, 30 ga Nuwamba 2014.

Sarkin Kano Muhammad Sanusi na biyu, ya ziyarci wadanda harin bom din ranar juma'a, ya rutsa dasu, a asibitin Murtala Muhammad, a Kano, 30 ga Nuwamba 2014.

Sarkin Kano Muhammad Sanusi na biyu, ya ziyarci wadanda harin bom din ranar juma'a, ya rutsa dasu, a asibitin Murtala Muhammad, a Kano, 30 ga Nuwamba 2014.

Sarkin Kano Muhammad Sanusi na biyu, ya ziyarci wadanda harin bom din ranar juma'a, ya rutsa dasu, a asibitin Murtala Muhammad, a Kano, 30 ga Nuwamba 2014.

Sarkin Kano Muhammad Sanusi na biyu, ya ziyarci wadanda harin bom din ranar juma'a, ya rutsa dasu, a asibitin Murtala Muhammad, a Kano, 30 ga Nuwamba 2014.

Fiye da mutane 102, suka mutu a harin bom din da aka kai a babban masallacin Kano, ranar juma'a inji wani ma'aikacin asibiti. A asibitin Murtala Muhammad, wani ma'aikaci yace ya fadawa kafofin yadda labarai cewa ya kirga fiye gawawwaki 102, da aka kawo asibiti bayan tashin boma-bomai.