Sakataren harkokin wajen Amurka Tony Blinken ya gana ta yanar gizo da Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari

Your browser doesn’t support HTML5

Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken da wasu ma’aikatansa a Washington, sun yi wani taro ta yanar gizo tare da Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari da Ministan harkokin wajen kasar Geoffery Onyeama, kan dangantakar kasashen biyu, daga Abuja, Najeriya, ranar Talata, 27 ga watan Afrilu, 2021.