NOMA TUSHEN ARZIKI: Yadda Gwamnatin Najeriya Ta Kaddamar Da Shirin Noman Rani Na Bana A Jihar Jigawa, Kashi Na Daya - Disamba 5, 2023

Mohammed Baballe

Shirin Noma Tushen Arziki na wannan makon, zai duba batun shirin kaddamar da noman rani na bana a jihar Jigawa da Ministan Harkokin Noma na Najeriya, Sanata Abubakar Kyari, ya yi.

Saurari shirin cikin sauti:

Your browser doesn’t support HTML5

NOMA TUSHEN ARZIKI: Yadda Gwamnatin Najeriya Ta Kaddamar Da Noman Rani Na Bana A Jihar Jigawa.mp3