NOMA TUSHEN ARZIKI: Yadda Gwamnatin Najeriya Ta Kaddamar Da Noman Rani Na Bana A Jihar Jigawa, Kashi Na Biyu - Disamba 12, 2023

Mohammed H Baballe

Shirin Noma Tushen Arziki na wannan makon, zai kawo muku ci gaba da tsokacin sakataren kungiyar manoman Najeriya ta AFAN da manoma kan batun kaddamar da noman rani na bana a jihar Jigawa da Ministan Harkokin Noma na Najeriya, Sanata Abubakar Kyari, ya yi.

Saurari shirin cikin sauti:

Your browser doesn’t support HTML5

NOMA TUSHEN ARZIKI: Yadda Gwamnatin Najeriya Ta Kaddamar Da Shirin Noman Rani Na Bana A Jihar Jigawa 6'20'.mp3