NOMA TUSHEN ARZIKI: Hira Da Kwararre Kan Harkokin Noma A Kan Batun Bunkasa Noma A Najeriya - Kashin Na Uku - Mayu 02, 2023

Mohammed Baballe 2

Shirin noma tushen arziki na wannan makon, zai kawo muku kashin na uku na tattaunawa da kwararre kan harkokin noma a Najeriya, Dauda Salisu Mohammed, kan batun bayar da tallafi ko bashi ga manoma a Najeriya, domin bunkasa harkokin noma a kasar.

Saurari shirin cikin sauti:

Your browser doesn’t support HTML5

NOMA TUSHEN ARZIKI: Hira Da Kwararre Kan Harkokin Noma A Kan Batun Bunkasa Noma A Najeriya PT 3.mp3