VOA60 AFIRKA: ANGOLA Shugaba Jose Eduardo Dos Santos, Yace Zai Sauka Daga Mulkin a Shekara Ta 2018, Afrilu 05, 2016

Your browser doesn’t support HTML5

Daya daga cikin shugabanin kasashen Afirka wanda yafi kowa dadewa akan mulki, shugaba Jose Eduardo Dos Santos, yace zai sauka daga mulkin a shekara ta 2018.