NAKASA BA KASAWA BA:Hira da Madame Boukari Kadidjatou Amadou Kashi Na Biyu- Mayu 19, 2022

Souley Mummuni Barma

A makon jiya shirin ya zo da bayanan kasuwar baje kolin da nakasassu mata masu sana’ar hannu suka bude a birnin Yamai na Jamhuriyar Nijer a ci gaba da karfafa matakan yaki da dabi’ar bara. Sai dai bayanai na nuni da cewa, jama’a ba su fahimci mahimmancin wannan yunkuri na kungiyoyin nakasassu ba a bisa la’akari da karancin masaya a tsawon kwanakin da kasuwar ta yi ta na ci.

Ga Karin bayani a ci gaban hira da jagorar nakasassu mata masu sana’ar hannu Madame Boukari kadidjatou Amadou:

Your browser doesn’t support HTML5

Hira da Madame Boukari Kadidjatou Amadou Kashi Na Biyu -6:00"