NAKASA BA KASA BA: Halin Da Nakasassu Ke Ciki A Wani Yankin Kasar Kamaru, Afrilu 21, 2022

Souley Mummuni Barma

A cikin shirin na wannan makon mun sauka kasar Kamaru inda muka tattauna da Malan Kabirou wani dan asalin Najeriya mazaunin N’gaudere inda zamu ji halin da nakasassu ke rayuwa a wannan yanki na Afrika ta tsakiya.

Saurari cikakken shirin cikin sauti:

Your browser doesn’t support HTML5

NAKASA BA KASA BA: Halin Da Nakasassu Ke Ciki A Wani Yankin Kasar Kamaru, Afrilu 21, 2022