Mataimakin Shugaban Kasa Yemi Osibanjo Ya Kai Ziyara Makarantar Firamari A Jihar Ondo Domin Binciken Shirin Ciyar Da Dalibai

Nigerian Vice President OSinbajo Visits Alagbaka Primary School, Akure. 4th May, 2018.

Nigerian Vice President OSinbajo Visits Alagbaka Primary School, Akure. 4th May, 2018.

Nigerian Vice President OSinbajo Visits Alagbaka Primary School, Akure. 4th May, 2018.

Nigerian Vice President OSinbajo Visits Alagbaka Primary School, Akure. 4th May, 2018.

Nigerian Vice President OSinbajo Visits Alagbaka Primary School, Akure. 4th May, 2018.

Nigerian Vice President OSinbajo Visits Alagbaka Primary School, Akure. 4th May, 2018.

Nigerian Vice President OSinbajo Visits Alagbaka Primary School, Akure. 4th May, 2018.

Nigerian Vice President OSinbajo Visits Alagbaka Primary School, Akure. 4th May, 2018.

Mataimakin shugaban kasar Najeriya Yemi Osibanjo ya kai ziyara makarantar firamari a Akure dake jihar Ondo domin binciken shirin ciyar da dalibai da aka fara a makarantar inda Gwamnan Ondo Arakunrin Oluwarotimi Akeredolu da wasu ministoci suke cikin tawagar ziyarar.