Shirye-shirye LAFIYA UWAR JIKI: Batun Cutar Da Tsananin Zafi Ke Haddasawa Da Hanyoyin Daukar Matakan Kariya - Yuni 6, 2024 12:03 Yuni 06, 2024 Hadiza Kyari Hauwa Umar Dubi ra’ayoyi washington dc — A shirin Lafiya Uwar Jiki na wannan mako an tattauna da jagoran likitocin dake kula da Alhazan Najeriya a Makkah, Dr. Abubakar Adamu Isma'il kan cutar da tsananin zafi ke haddasawa da kuma hanyoyin daukar matakan kariya. Saurari shirin da Hauwa Umar ta gabatar: Your browser doesn’t support HTML5 LAFIYA UWAR JIKI