Kotu Ta Tube Wa Hambararren Shugaban Nijar Rigar Kariya

Your browser doesn’t support HTML5

A yau Juma'a ne babbar kotun kasar Nijar ta dage rigar kariyar hambararren shugaban kasar Nijar, Mohamed Bazoum, lamarin da zai bada damar a yi masa shari'a bayan hambarar da shi a watan Yulin 2023.