Shirye-shirye KALLABI: Waiwaya - Haska Fitala Kan Abubuwan Da Ya Tsole Wa Mata Ido a Shekarar 2023, Disamba 10, 2023 17:23 Disamba 10, 2023 Grace Alheri Abdu Alheri Grace Abdu Dubi ra’ayoyi washington dc — Shirin Kallabi na wannan mako waiwaye ne kan wasu daga cikin abubuwan da su ka faru tun daga ranar farkon da muka fara haska fitila kan harkokin siyasa a Najeriya kasance mun fara shirin ne dab da kammala babban zaben kasar ta shekara ta 2023. Saurari shirin: Your browser doesn’t support HTML5 KALLABI