Shirye-shirye ILMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Yunkurin Gwamnatin Najeriya Na Rage Rashin Zuwa Makaranta, Yuni 17, 2024 11:54 Yuni 18, 2024 Binta S. Yero Babangida Jibril Dubi ra’ayoyi LEGOS, NIGERIA — A shirin Ilmi na wannan makon mun duba yunkurin da gwamnatin Najeriya ke yi na rage yawan yaran da ba sa zuwa makaranta da samun tallafi daga wata kungiya mai zaman kanta Saurari cikakken shirin da Babangida Jibrin ya gabatar: Your browser doesn’t support HTML5 ILMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Yunkurin Gwamnatin Najeriya Na Rage Rashin Zuwa Makaranta, Yuni 17, 2024.mp3