ILIMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Dalilan Da Ke Sa Daliban Najeriya Tserewa Wasu Kasashe Karatu, Yuli 31, 2023

Babangida Jibril

LEGOS, NIGERIA - A cikin shirin Ilimi na wannan makon mun duba sakamakon yajin aikin malaman jami'o'i da kuma rashin kyawun wuraren koyarwa a jami'o'in gwamnati a Najeriya, dalibai da dama yanzu suna zuwa Ghana da sauran kasashen Afirka yin karatu.

Saurari cikakken shirin da Babangida Jibrin ya gabatar:

Your browser doesn’t support HTML5

ILMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Dalilan Da Ke Sa Daliban Najeriya Tserewa Wasu Kasashe Karatu Yuli 31, 2023.mp3