HOTUNA: Wasu Daga Cikin Daliban Kuriga Da Aka Kubutar

Daliban da aka sace daga Kuriga a jihar Kaduna

Daliban da aka sace daga Kuriga a jihar Kaduna

Daliban da aka sace daga Kuriga a jihar Kaduna

Daliban da aka sace daga Kuriga a jihar Kaduna

Daliban da aka sace daga Kuriga a jihar Kaduna

Daliban da aka sace daga Kuriga a jihar Kaduna

Rahotannin dake fitowa daga fadar gwamnatin jihar Kaduna sun yi nuni da cewa an sako gomman dalibai da aka sace daga garin Kuriga na jihar Kaduna.