Hira Da Kakakin Hukumar Zabe Ta Jamhuriyar Nijar

A washegarin babban zaben da ya gudana a jiya lahdi 27 ga watan Disamba a Jamhuriyar Nijar hukumar zaben kasar ta kafa sansanin musamman a babban dakin taro na Palais des congres dake birnin Yamai da nufin tattara sakamakon daga yankuna daban daban, yayinda sai a yau litinin ne zaben ke gudana a garin Madama na yankin Agadez saboda dalilan tsaro kamar yadda kakakin hukumar zabe Malan Nafiou Wada ya bayyana a zantawarsu da.

Your browser doesn’t support HTML5

Hira Da Kakakin Hukumar Zabe Ta Jamhuriyar Nijar