VOA60 Afirka: Gwamnatin Hadaka Mai Mulki A Habasha Ta Zabi Abiy Ahmed Ya Zama Shugabanta

Your browser doesn’t support HTML5

Gwamnatin hadaka mai mulki a Habasha ta zabi Abiy Ahmed ya zama shugabanta, wanda hakan ya ‘dora shi a hanyar zama fara minista nan gaba. Ahmed shine ‘dan kabilar Oromo na farko da ya taba zama shugaba cikin shekaru 27.