Gwamnati Ta Shirya Tsaf Ta Fatattaki Batagari A Duk Inda Suke A Najeriya - Ministan Tsaro

Your browser doesn’t support HTML5

Karamin ministan tsaron Najeriya kuma tsohon gwamnan Jihar Zamfara, Bello Matawalle ya bayyana hakan ne a wata hira da muryar Amurka a Abuja. Bello Matawalle dai ya jadada cewa, an dauki kwararan matakan kiyaye sake afkuwar irin iftila'in da ya faru a kauyen Tudun Biri dake Jihar Kaduna a Najeriya.