DOMIN IYALI: Rawar Da Mata Ministoci Zasu Taka Wajen Inganta Rayuwar Mata, Kashi Na Uku - Satumba 07, 2023

Alheri Grace Abdu

Shirin na wannan makon cigaban nazari ne kan rawar da Ministoci mata da ke gwamnatin Shugaban Najeriya Bola Tinubu za su taka wajen inganta rayuwar 'yan'uwansu mata, da kuma bude kofa ga na baya.

Saurari shirin a sauti:

Your browser doesn’t support HTML5

DOMIN IYALI