Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Rawar Da Mata Ministoci Zasu Taka Wajen Inganta Rayuwar Mata, Kashi Na Biyu - Agusta 31, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Shirin Domin Iyali na wannan makon ya yi nazarin ci gaba da aka samu a Najeriya tare da rantsar da mata shida a jerin Ministocin da za su yi aiki a gwamnatin Tinubu da ya dauki hankalin mata a ciki da wajen Najeriya.

Saurari cikakken shirin:

DOMIN IYALI
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:10:09 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG