DOMIN IYALI: Kalubalen Da Zaurawa Suke Fuskanta A Kasar Kamaru, Kashi Na Daya-Mayu-11-2023

Alheri Grace Abdu

Kwanakin baya, shirin Domin Iyali ya haska fitila kan yawan mace macen aure, dalilan da kuma matakan shawo kan matsalar. A wannan makon, shirin ya fara nazari kan tasirin lamarin musamma ga ma’auratan da kuma ‘ya’yansu, la’akari da korafin da zaurawa a kasar Kamaru su ke yi cewa, suna fuskantar kalubale a fuskoki dabam dabam.

Wakiliyarmu a birnin Yawunde, Maimounatou Sadou, ta tattauna da wadansu zaurawa biyu, wadanda su ka bayyana tushen kalubalen da su ke fuskanta.

Saurari cikakken shirin:

Your browser doesn’t support HTML5

DOMIN IYALI: Kalubalen Da Zaurawa Suke Fuskanta A Kasar Kamaru, Kashi Na Daya