Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Rawar Da Mata Suka Taka A Zaben Najeriya, Kashi Na Shida-Mayu-05-2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

A shirin Domin Iyali na wannan makon, bakin da muka gayyata sun bayyana abinda al'umma ke son ganin 'yan siyasar da aka zaba sun yi domin cimma burin talakawa musamman mata.

Saurari tattaunawar da Mahmud Ibrahim Kwari ya jagoranta:

DOMIN IYALI: Rawar Da Mata Suka Taka A Zaben Najeriya, Kashi Na Shida
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:11 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG