DOMIN IYALI: Hira da Rabi Salisu Ibrahim Kan Matsalar Fyade A Najeriya- Yuli 16, 2020

Alheri Grace Abdu

A ci gaba da haska fitila kan mummunar dabi’ar nan ta fyade da ta buwayi al’umma a Najeriya da ya sa kungiyoyin mata suka shiga tuntuba da zanga zanga, da nufin jawo hankalin hukumomi su dauki mataki, yau shirin domin iyali ya yi hira da Rabi Salisu Ibrahim wadda aka aka rika yayata bayanai da ta yi a da bacin zuciya a shafukan sada zumunta, kan yadda aka bata rayuwar wata yarinya ‘yar shekaru goma da maza da dama suka yi ta yi wa fyade, wadansu har da yi mata fyaden taron dangi.

Saurari bayanin rahotannin da suka samu na iri-irin wadannan matsalolin a cikin hirar Hajiya Rabi da wakilinmu Isa Lawal Ikara.

Your browser doesn’t support HTML5

Hira da Rabi Salisu Ibrahim kan matsalar fyade-10:00"