DOMIN IYALI:Bibiya Kan Kafa Dokar Dandaka a Jihar Kaduna-Kashi Na Biyu, Oktoba, 07, 2020

Alheri Grace Abdu

Kimanin wata guda da ya gabata gwamnatin jihar Kaduna ta shiga gaba a daukar matakin shawo kan matsalar fyade da ta addabi al'umma a Najeriya, tare da kafa dokar dandake wanda aka samu da wannan laifin.

A yau, shirin Domin Iyali ya tattauna da Lauya mai zaman kansa,kuma mai bibiya kan lamura,El-Zubairu Abubakar, da 'yar gwaggwarmaya Rabi Salisu Ibrahim dukansu mazauna birnin Kaduna, wadanda suka yi tsokaci kan wannan lamari.

Saurari cikakken shirin:

Your browser doesn’t support HTML5

DOMIN IYALI: Bibiya Kan Kafa Dokar Dandaka A Jihar Kaduna-Kashi Na Biyu-10:00"