Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Hira Da Uwargidan Gwamnan Jihar Naija Dr Amina Abdullahi Sani Bello Kan Matsalar Fyade A Najeriya-AGUSTA, 06, 2020


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

A kashi na biyu na hira da mai dakin gwamnan jihar Naija Dr Amina Abdullahi Sani Bello Kan Matsalar Fyade A Najeriya, ta bayyana matakan da su ke dauka a matsayin matan gwamnoni domin shawo kan wannan matsalar. Ta kuma shawarta daukar tsauraran matakai a hukumance na dakile dabi'ar.

saurari cikakkiyar hirarsu da Hassan Maina Kaina

DOMIN IYALI: Hira da Uwargidan Gwamnan Naija Dr Amina Abdullahi Sani Bello Kan Fyade Kashi Na Biyu:10:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:00 0:00


  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG