BAKI MAI YANKA WUYA: Tattaunawa Ta Musamman Da Gwamnonin Arewacin Najeriya, Kashi Na Biyu, Mayu 16, 2024

Murtala Faruk Sanyinna

WASHINGTON, D. C. - A cikin shirin Baki na wannan makon, wanda ci gaba ne da hirar da ta biyo bayan ziyarar da Sashen Hausa na Muryar Maurka ya samu daga gwamnoni bakwai na Arewacin Najeriya a Washington, D.C. A zauren namu na biyu mun ci gaba da tattaunawa akan kalubalen tsaro inda wasu mazauna nan Amurka suka mika tambayoyi ga gwamnonin.

Saurari cikakken shirin da Murtala Faruk Sanyinna ya gabatar:

Your browser doesn’t support HTML5

BAKI MAI YANKA WUYA: Tattaunawa Ta Musamman Da Gwamnonin Arewacin Najeriya, Kashi Na Biyu, Mayu 16, 2024.mp3