BAKI MAI YANKA WUYA: Batun Tsamin Dangantaka Tsakanin Najeriya Da Nijar Sakamakon Juyin Mulki - Agusta 16, 2023

  • Murtala Sanyinna

Murtala Sanyinna

A daidai lokacin da sojojin juyin mulki a Nijar suka kuduri aniyar hukunta hambararren shugaban kasar Mohamed Bazoum, zarge-zarge na kara fadada kan hannun tsohon shugaban kasar Muhammadu Issouhou a juyin mulkin.

Saurari cikakken shirin:

Your browser doesn’t support HTML5

BAKI MAI YANKA WUYA: Batun Tsamin Dangantaka Tsakanin Najeriya Da Nijar Sakamakon Juyin Mulki? - Agusta 16, 2023