Amurka Ta Fitar Da Wani Rahoto Mai Kasashen Da Suka Fi Take Hakkin Addini

Your browser doesn’t support HTML5

Amurka ta fitar da rahoton shekara-shekara akan ‘yancin yin addini – kuma Nijeriya da Iran da Saudiyya da China su na daga cikin kasashen da rahoton ya ce suka fi takurawa jama’a.
Amurka ta fitar da rahoton shekara-shekara akan ‘yancin yin addini – kuma Nijeriya da Iran da Saudiyya da China su na daga cikin kasashen da rahoton ya ce suka fi takurawa jama’a.