Shirye-shirye ZAMANTAKEWA: Matsalar Tsadar Rayuwa Da Fadiwar Darajar Naira, Fabrairu 28, 2024 17:37 Fabrairu 28, 2024 Zainab Babaji Zainab Babaji Dubi ra’ayoyi Jos, Najeriya — Shirin Zamantakewa na wannan mako ya tattauna ne kan tsadar rayuwa da al’ummar Najeriya ke ciki, musamman saboda hauhawar dala, dake da tasiri a harkokin kasuwanci a kasar. Saurarri cikakken shirin da Zainab Babaji ta gabatar: Your browser doesn’t support HTML5 ZAMANTAKEWA: Matsalar Tsadar Rayuwa Da Fadiwar Darajar Naira, Fabrairu 28, 2024