ZAMANTAKEWA: Matsalar Tsadar Rayuwa Da Fadiwar Darajar Naira, Fabrairu 28, 2024

Zainab Babaji

Shirin Zamantakewa na wannan mako ya tattauna ne kan tsadar rayuwa da al’ummar Najeriya ke ciki, musamman saboda hauhawar dala, dake da tasiri a harkokin kasuwanci a kasar.

Saurarri cikakken shirin da Zainab Babaji ta gabatar:

Your browser doesn’t support HTML5

ZAMANTAKEWA: Matsalar Tsadar Rayuwa Da Fadiwar Darajar Naira, Fabrairu 28, 2024