Ziyarar Aikin Shugaban VOA Hausa Leo Keyen da Bello Galadanchi a Niamey, 25 ga Oktoba 2014
VOA Hausa na shirin bude sabon ofishi a birnin Niamey dake Janhuriyar Nijar. A ziyarar aikin, shugaban da dan jarida Bello Galadanchi sun zagaya birnin Niamey inda suka ga abubuwa da yawa, 14 ga Satumba 2014.
Ziyarar Aikin Shugaban VOA Hausa Leo Keyen da Bello Galadanchi a Niamey, 25 ga Oktoba 2014