Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Zimbabwe Ta Fi Fuskantar Hadarin Matsalar Tsutsa Mai Cinye Amfanin Gona - FAO


Robert Mugabe,Shugaban Zimbabawe
Robert Mugabe,Shugaban Zimbabawe

Hukumar samar da abinci da noma ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi kiyasin cewa, kasar Zimbabwe za ta fi kowacce kasa a kudancin Afrika fama da tsutsar dake cinye amfanin gona.

Bincike na nuni da cewa, yankunan Gokwe da Zhombe dake yankin Midlands na kasar ne matsalar za ta fi shafa.

Hukumar samar da abinci ta FAO tace mai yuwuwa tsutsar ta lalata sama da kadada 130 na gonakii a kasar ta Zimbawe.

Ita wannan tsutsar tafi barna a gonakin masara, abinda kasar Zimbabwe tafi nomawa.

Hakan ne kuma ya haifar da fargaba ainun a kasar dake fama da karanci abinci.

Kasar Zimbabwe na daya daga cikin kasashen da suka fuskanci matsalar fari shekarun 2005 da 2006 sakamakon matsalar El-Nino da aka fuskanta a lokacin damina.

Facebook Forum

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG