Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAUREN VOA: Irin Halin Da Kafafan Yada Labarai Ke Ciki Tun Bayan Juyin Mulkin Da Aka Yi A Nijar, Kashi Na Daya - Agusta 10, 2024


Medina Dauda
Medina Dauda

Shirin Zauran VOA na wannan makon ya duba batun irin halin da kafafen yada labarai su ke ciki tun bayan juyin mulki da aka yi a jamhuriyar Nijar a karshen watan Yulin 2023.

Saurari cikakken shirin cikin sauti:

ZAUREN VOA: Irin Halin Da Kafafan Yada Labarai Ke Ciki A Maradi Tun Bayan Juyin Mulkin Da Aka Yi A Nijar.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:01 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG