Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAURAN VOA: Matakan Da Mazauna Zango Shida Ke Son Mahukuntan Ghana Su Dauka Domin Kyautata Rayuwarsu, Kashi Na Biyar - Oktoba 23, 2022


Medina Dauda
Medina Dauda

A cikin shirin na wannan makon, za mu daura a inda muka tsaya, inda tsohon dan majalisa Abdallah Banda, wanda shi ne mai shiga tsakanin gwamnatin kasar Ghana da mazauna zangwanni 6 da ke korafi a kan rashin samun takardun shaidar zama ‘yan kansa, ya bada shawarwari na hanyoyin da za’a bi wajen samun nasara kamar yadda kundin tsarin mulkin kasar ya kunsa.

ZAURAN VOA: Matakan Da Mazauna Zango Shida Ke Son Mahukuntan Ghana Su Dauka Domin Kyatata Rayuwarsu PT5
please wait

No media source currently available

0:00 0:14:49 0:00

XS
SM
MD
LG