Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAURAN VOA: Matakan Da Mazauna Zango Shida Ke Son Mahukuntan Ghana Su Dauka Domin Kyatata Rayuwarsu, Kashi Na Hudu, Oktoba 16, 2022


Medina Dauda
Medina Dauda

A cikin shirin na wannan makon, mahalarta Zauran sun yi mahawara sosai a kan matsayin wadanda aka haifa kafin Ghana ta samu ‘yancin kai a ranar 6 ga watan Maris na shekara 1957 da kuma matsayin wadanda aka haifa bayan an samu ‘yancin kai.

Hon. Abdallah Banda ya yi jawabai da dama a madadin gwamnatin kasar Ghana, tare da bayyana matakin da masu neman shaidan zama dan kasa za su dauka.

ZAURAN VOA: Matakan Da Mazauna Zango Shida Ke Son Mahukuntan Ghana Su Dauka Domin Kyatata Rayuwarsu PT4
please wait

No media source currently available

0:00 0:14:49 0:00

XS
SM
MD
LG