Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZABEN GHANA: Ra'ayoyin Al'umma Kan Zaben Shugaban Kasa


Zaben Kasar Ghana
Zaben Kasar Ghana

Al’ummar Ghana na shirye-shiryen kada kuri’ar zaben Shugaban kasa da na ‘yan Majalisar Dokoki a ranar 7 ga Disamba.

Jama’a na ci gaba bayyana burinsu ga yadda zaben zai kasance, tare da kira ga masu ruwa da tsaki da su yi abin da ya dace, yadda za a kammala zaben cikin lumana.

Idris Abdullah Bako, ya ji ra’ayin jama’a game da zaben daga birnin Accra da kewaye.

Saurari cikakken rahoton:

ZABEN GHANA: Ra'ayoyin Al'umma Kan Zaben Shugaban Kasa
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:28 0:00

Dandalin Mu Tattauna

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Malam Bello Abba Yakasai masani kan harkokin noma ya yi karin haske akan matsalar tsaro ga manoma da hanyoyin magance wannan matsala
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:20 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG