Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZABEN GHANA: Martani Kan Sakamakon Zabe


zaben ghana
zaben ghana

'Yan kasar Ghana da ke zaune a wadansu kasashe sun bayyana gamsuwa da sakamakon zabe Shugaban kasa da aka gudanar da ya a tsohon Shugaban kasa John Mahama ya lashe.

Masu fashin baki sun bayyana batu tattalin arziki ne ya sha wa al'ummar kasar Ghana kai da ya sa su ka gwamnace su sake gwada Shugaban kasar da ya taba rike.

Saurari abinda su ka shaidawa Muryar Amurka:

ZABEN GHANA: Martani Kan Sakamakon Zabe
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:18 0:00

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 0:03:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG