Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘Yan tawaye Na Zargin Sojojin Mali Da Dakarun Wagner Da Laifin Kashe Fararen Hula


Sojojin haya a Mali
Sojojin haya a Mali

‘Yan tawayen sun ce sojojin sun kuma kai hari shaguna da kuma kan wasu motoci a yankin na Kidal.

Wata gamayyar kungiyoyin ‘yan tawaye da ke yakar gwamnatin Mali a ranar Asabar ta zargi sojoji da dakarun tsaron Wagner na kasar Rasha da kashe fararen hula 11 a farkon makon da ya gabata.

Gwamnatin Mali ba ta ce uffan ba da kamfanin dillancin labarai na AFP ya nemi ya ji ta bakinta kan zargin kungiyoyin na ‘yan tawaye wanda suka fitar cikin wata sanarawa.

Kungiyoin sun zargi dakarun na Wagner da sojojin Mali da kai hari wani kauye da ke arewacin yankin Kidal.

A cewar ‘yan tawayen, fararen hula da aka kashe su 11, an tsinci gawarwakinsu a kone sannan wasu fararen hula biyu sun bata.

‘Yan tawayen sun ce sojojin sun kuma kai hari shaguna da kuma kan wasu motoci.

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG