Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

'Yan Ta'adda Sun Kai Hari Bamenda A Ranar Kirsimeti


Hotunan Baya Baya: Hari a Kamaru
Hotunan Baya Baya: Hari a Kamaru

‘Yan ta’adda na kungiyar Ambazonia Defense Forces (ADF) sun dau alhakin wannan hari da aka kai a ranar bikin Kirsimeti da farar safiya.

Wani bam na gargajiya ya lalata wasu shaguna guda uku ba tare da haddasa asarar rayuka ba da sanyin safiyar yau ranar Kirsimeti a tashar T Junction da ke Bamenda a kasar Kamaru.

‘Yan ta’adda na kungiyar Ambazonia Defense Forces (ADF) sun dau alhakin wannan hari da aka kai a ranar bikin Kirsimeti da farar safiya.

‘Yan awaren sun lashi takobi haddasa tashin hankali har sai gwamnatin kasar Kamaru ta amsa bukatunsu gaba daya inji Muntary Hamisu wani mazaunin Bamenda, yana cewa

‘’Su kace suna da wasu bukatu waddanda ya kamata gwamnati ya duba, ya gyara’’, in ji Muntary.

Tun shekarar 2016 ake gwagwarmaya tsakanin ‘yan awaren Ambazonia masu neman ‘yancin kai da sojojin gwamnatin Kamaru kuma yakin ya kasa karewa

Dandalin Mu Tattauna

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG