Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘YAN KASA DA HUKUMA: Rashin Tallafi Ya Kora ‘Yan Gudun Hijira Daga Nijar Zuwa Najeriya, Maris 10, 2025


Wasu ‘yan gudun hijira
Wasu ‘yan gudun hijira

A cikin shirin 'Yan Kasa na wannan makon wasu daga cikin ‘yan gudun hijira sun fara tserewa daga jihar Diffa ta Jamhuriyar Nijar zuwa birnin Maiduguri na jihar Borno a Najeriya, biyo bayan matakin hukumomin kasar Nijar na dakatar da kungiyoyin da ke ba su tallafi.

Saurari cikakken shirin da Mahmud Ibrahim Kwari ya gabatar:

‘YAN KASA DA HUKUMA: Rashin Tallafi Ya Kora ‘Yan Gudun Hijira Daga Nijar Zuwa Najeriya, Maris 10, 2025
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:20 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG