Wani jirgin ruwa dauke da mutum kimanin 160 ya nutse a garin Warrah dake karamar hukumar Ngaski a jihar Kebbi, lamarin da ya zuwa yanzu ba a san adadin mutanen da suka rasu ba.
Zangon shirye-shirye
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo