Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Wani gungun mahara ya kai hari kan masu gadi a tashar jirgin saman Damokaradiyar Jamhuriyar Congo


Dakarun kiyaye zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya suna sintiri a Damokaradiyar Kongo.
Dakarun kiyaye zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya suna sintiri a Damokaradiyar Kongo.

Wani gungun mutane dauke da makamai ya kai hari kan sojojin dake gadin wata tashar jirgin sama a Damokaradiyar janhuriyar Congo .

Wani gungun mutane dauke da makamai ya kai hari kan sojojin dake gadin wata tashar jirgin sama a Damokaradiyar jamhuriyar Congo da asubahin yau jumma’a. Kakakin gwamnati yace an bude wutar ne a tashar jirgin sama ta Lubumbashi dake yankin Katanga inda ake hakar mu’adinai, da misalin karfe hudu na asuba agogon kasar. Kamfanin dillancin labarai na AP yace an kashe wani mai gadi farin kaya bisa ga cewar wani dake zaune a yankin da ya nemi a saya sunansa. An hakikanta cewa kungiyar ‘yan tawaye mai da’awar ballewa ce ta kai harin, sai dai kakakin yace ba a tantance ‘yan bindigan ba.

Alkaluma daga watan Janairu sun nuna ana ci gaba da samun hauhawar farashin kayan abinci, na mai da na gidaje da sauransu a Amurka
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 3:02 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Bayan wasu shekaru kasuwanni na rufe saboda matsalar tsaro a yankin Birnin Gwari na jihar Kaduna, a yanzu harkoki sun fara dawowa
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p

No media source currently available

0:00 2:31 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 720p
  • 810p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG