Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Juyin Mulkin Nijar Da Takunkumin ECOWAS A Kasar, Kashi Na Uku - Agusta 22, 2023


Aliyu Mustapha Sokoto
Aliyu Mustapha Sokoto

Shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon, zai kawo muku kashi na uku na cigaba da muhawara a game da juyin mulkin da aka kaddamar a ranar 26 ga watan Yuli a Jamhuriyar Nijar da kuma takunkumin da ECOWAS ta sanya wa sojojin da su ka yi juyin mulkin.

Saurari cikakken shirin:

TSAKA MAI WUYA: Juyin Mulkin Nijar Da Takunkumin ECOWAS A Kasar, Kashi Na Uku - Agusta 22, 2023
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:51 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG