Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Malaman Makaranta A Borno Sun Bukaci Gwamnati Ta Duba Bukatunsu


Malaman Makaranta A Borno Sun Bukaci Gwamnati Ta Duba Bukatunsu
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:33 0:00

A yayin da wata Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja, ta umarci kungiyar malaman jami’oi ta kasa a Najeriya (ASUU) da ta janye yajin aikin da ta ke yi cikin gaggawa, wasu malaman makaranta a Jihar Borno sun bukaci gwamnati da ta duba bukantunsu.

XS
SM
MD
LG